Abba Gida-gida ya bada umarnin rushe gine-ginen da akai ba bisa ƙa’ida ba a Kano

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya bada umarnin rushe duk wani gini da ka gina shi ba bisa ka idaba a fadin jihar.

 

” Zamu rushe duk wasu gine-gine da aka yi a makarantu, makabartu, asibitoci da masallatai da dukkanin Inda basu dace ba, saboda kawata kano da kuma dawo da kimar jihar a idon Kano”. Inji Abba Gida-gida

 

Gwamnan ya bayyana haka ne a a wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran gwamnan Sunusi Bature Dawakin Tofa ya aikowa kadaura24.

KAYYASA: Kalli yadda Gwamnan Kano Abba Gida-gida ya fara rushe gine-gine (hotuna)

” Wannan aiki da zamu yi zai bamu damar dawo da kimar Kano da Kuma dawo da harkokin gwamnati a wurare kamar yadda suke tun a baya”. A cewar

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa a a safiyar ranar Asabar din nan gwamnatin jihar kanon ta rushe wani gini da aka yi shi a jikin filin sukuwa dake kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...