Abba Gida-gida ya bada umarnin rushe gine-ginen da akai ba bisa ƙa’ida ba a Kano

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya bada umarnin rushe duk wani gini da ka gina shi ba bisa ka idaba a fadin jihar.

 

” Zamu rushe duk wasu gine-gine da aka yi a makarantu, makabartu, asibitoci da masallatai da dukkanin Inda basu dace ba, saboda kawata kano da kuma dawo da kimar jihar a idon Kano”. Inji Abba Gida-gida

 

Gwamnan ya bayyana haka ne a a wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran gwamnan Sunusi Bature Dawakin Tofa ya aikowa kadaura24.

KAYYASA: Kalli yadda Gwamnan Kano Abba Gida-gida ya fara rushe gine-gine (hotuna)

” Wannan aiki da zamu yi zai bamu damar dawo da kimar Kano da Kuma dawo da harkokin gwamnati a wurare kamar yadda suke tun a baya”. A cewar

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa a a safiyar ranar Asabar din nan gwamnatin jihar kanon ta rushe wani gini da aka yi shi a jikin filin sukuwa dake kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abubakar Bichi ya bada gudumawar motocin bas 13 ga jami’o’in Kano da taraktoci 11 ga yan mazabarsa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar...

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...