Abba Gida-gida ya nemi al’ummar Kano su taimaka masa da bayanai kan gwamnatin Ganduje

Date:

Daga Sani Idris Maiwaya

 

kwamitin karbar mulki na gwamnan Kano mai jiran gado Abba Kabir Yusuf ya bukaci al’ummar jihar kano da su taimakawa gwamnati mai jira da bayanai game da gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje.

 

Shugaban kwamitin Dr. Baffa Bichi ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya aikowa kadaura24.

Sanarwar ta nemi duk wanda ke da wasu muhimman bayanai kan yadda aka gudanar da gwamnatin Kano daga shekarar 2015 zuwa 2023, zai Iya mika bayanan shalkwatar kwamitin karbar mulkin dake Tahir Guest Palace, lamba. 4 Ibrahim Natsugunne Road.

Doguwa ya janye daga takarar shugabancin majalisa, zai marawa wani baya

“Haka kuma zai iya aike da bayanan ta wannan adireshin Gmail: GTC2023@gmail.com”. A cewar sanarwar

Wannan na zuwane yayin da ya rage kwanaki 11 a rantsar da sabuwar gwamnati a Kano da matakin Kasa baki daya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...