Doguwa ya janye daga takarar shugabancin majalisa, zai marawa wani baya

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

Shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai, Alhassan Ado Doguwa ya janye kudirinsa na neman shugabancin majalisar wakilai ta 10, Inda ya bayyana goyon bayansa ga Tajudeen Abbas.

 

Doguwa ya jagoranci wasu ‘yan takara biyu Abubakar Makki da Tunji Oluwuyi, inda suka janye daga takararsu a ranar Larabar da ta gabata yayin wani taro da kungiyar hadin gwiwa ta shirya, kamar yadda rahoton Daily Post ya nuna.

Da dumi-dumi: Tinubu zai zo Kano domin kaddamar da wasu aiyuka – Ganduje

Idan dai ba a manta ba kadaura24 ta rawaito jam’iyyar APC mai mulki ta amince da Abbas da Ben Kalu a matsayin shugaban majalisar da mataimakinsa, lamarin da ya haifar da cheche-ku ce a tsakanin ‘yan takarar.

A baya dai Doguwa ya bi sahun wasu masu kalubalantar Abbas, Amma kuma yanzu ya aminta zai marasa masa baya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dr. Kabiru Getso Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Buhari

Daga Rahama Umar Gwaru   Tsohon kwamishinan ma'aikatun lafiya da muhalli...

Gwamnatin tarayya ta ayyana Ranar hutu saboda rasuwar Buhari

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 15 ga watan...

Injiniya Iliyasu Usman Salihu ya zama Jakadan zaman Lafiya na Africa

    Injiniya Ilyasu Uasman Salihu, Manajan Darakta na Sadex Engineering...

Halin da ake ciki game da shirye-shiryen jana’izar Buhari

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayayna cewa sai...