Abba Gida-gida ya nemi al’ummar Kano su taimaka masa da bayanai kan gwamnatin Ganduje

Date:

Daga Sani Idris Maiwaya

 

kwamitin karbar mulki na gwamnan Kano mai jiran gado Abba Kabir Yusuf ya bukaci al’ummar jihar kano da su taimakawa gwamnati mai jira da bayanai game da gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje.

 

Shugaban kwamitin Dr. Baffa Bichi ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya aikowa kadaura24.

Sanarwar ta nemi duk wanda ke da wasu muhimman bayanai kan yadda aka gudanar da gwamnatin Kano daga shekarar 2015 zuwa 2023, zai Iya mika bayanan shalkwatar kwamitin karbar mulkin dake Tahir Guest Palace, lamba. 4 Ibrahim Natsugunne Road.

Doguwa ya janye daga takarar shugabancin majalisa, zai marawa wani baya

“Haka kuma zai iya aike da bayanan ta wannan adireshin Gmail: GTC2023@gmail.com”. A cewar sanarwar

Wannan na zuwane yayin da ya rage kwanaki 11 a rantsar da sabuwar gwamnati a Kano da matakin Kasa baki daya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...