Ba wani ma’aikaci a Kano da yake bina ko sisin kobo – Ganduje ya bugi Kirji

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar kano ya bugi kirce tare da fadin cewa ba Wani ma’aikacin gwamnatin jihar kano da yake bin gwamnatin sa ko sisin kobo.

 

” Tun da na zama gwamnan kano a Shekarar 2015 ba wani wata da ya zo ya wuce ban biya ma’aikata kudin albashinsu ba, duk kuwa da matsalolin tattalin arzikin da aka rika fuskanta a lokuta daban-daban”. Ganduje

Gwamna Ganduje ya bayyana hakan ne lokacin da yake bankwana da ma’aikatan jihar kano, a ranar bikin ranar ma’aikata ta bana.

Masarautun kano 5 nan gani nan bari – Gwamna Ganduje

” Kun Sani cewa anyi karin albashi na Naira dubu 30 a matsayin mafi karancin albashi , mu a Kano har wani abu muka kara akan dubu 30 din kuma tun wancan lokacin har zuwa yanzu bamu taba bashin biyan albashi ba, saboda haka ma’aikatan gwamnatin jihar kano na yi shekara 8 babu mai cewa yana bina ko sisin kobo a wajen harkar albashi”. A cewar Ganduje

Ranar Ma’aikata: Zamu inganta rayuwar ma’aikatan gwamnati, ta Biyan Albashi da Fansho cikin gaggawa– Abba Gida-gida

Yace gane da biyan kudaden kammala aiki sun gaji bashi mai yawa hakan tasa bashin kudin ya kara karuwa saboda ba’a iya daukar ma’aikata, Amma yace gwamnatin sa ta fito da wani tsarin wanda zai yi maganin wannan matsala.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...