Gwamna Ganduje ya nada Surajo Umar Wudil a matsayin SSA

Date:

Daga Nasiba Rabi’u Yusuf

Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya amince da nada Hon. Surajo Umar Wudil a matsayin Babban Mataimaki na musamman ga gwamnan kano akan harkokin kafafen yada labarai Radio da talabijin.

 

” An baka wanann mukami ne saboda sadaukarwar da Kuma gogewar da kake da ita a fannin Siyasa da yada labarai , Muna fata za ka mai da hankali wajen sauke nauyin da aka dora maka don ciyar da gwamnatin gwamna Ganduje gaba”. Inji Sanarwar

Fatawa: Ya halatta ayi zakkar fidda kai da Taliya Kuskus ko Indomie – Mal Ibrahim Khalil

A wata wasika Mai dauke da kwanan watan ranar 17 ga watan Afirilu 2023, wacce babbar sakatariyar ofishin Sakataren gwamnatin jihar kano bilkisu Shehu maimota ta sanyawa hannu, tace nadin nasa ya fara aiki ne tun a watan satumba na shekarar 2023 da ya gabata.

 

Gwamnan ya taya Surajo Umar Wudil murnar samun wannan mukami tare da umartar shi da ya ba da gudunmawa wajen ciyar da jihar kano gaba ta kowacce fuska.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...