Gwamna Ganduje ya nada Surajo Umar Wudil a matsayin SSA

Date:

Daga Nasiba Rabi’u Yusuf

Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya amince da nada Hon. Surajo Umar Wudil a matsayin Babban Mataimaki na musamman ga gwamnan kano akan harkokin kafafen yada labarai Radio da talabijin.

 

” An baka wanann mukami ne saboda sadaukarwar da Kuma gogewar da kake da ita a fannin Siyasa da yada labarai , Muna fata za ka mai da hankali wajen sauke nauyin da aka dora maka don ciyar da gwamnatin gwamna Ganduje gaba”. Inji Sanarwar

Fatawa: Ya halatta ayi zakkar fidda kai da Taliya Kuskus ko Indomie – Mal Ibrahim Khalil

A wata wasika Mai dauke da kwanan watan ranar 17 ga watan Afirilu 2023, wacce babbar sakatariyar ofishin Sakataren gwamnatin jihar kano bilkisu Shehu maimota ta sanyawa hannu, tace nadin nasa ya fara aiki ne tun a watan satumba na shekarar 2023 da ya gabata.

 

Gwamnan ya taya Surajo Umar Wudil murnar samun wannan mukami tare da umartar shi da ya ba da gudunmawa wajen ciyar da jihar kano gaba ta kowacce fuska.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rasuwar Buhari: Majalisar Nigeria ta dakatar da duk aiyukanta

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Majalisar dokokin Nigeria ta dage zamanta...

Gwamnati ta baiwa ma’aikata hutu saboda rasuwar Muhammad Buhari

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gwamnatin jihar Katsina karkashin gwamna Umar...

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...