Gwamnan Katsina ya fashe da kuka ya yin da yake gabatar da kasafin kudi na ƙarshe ga Majalisa

Date:

Daga Idris Auwal Malumfashi

Gwamna Masari ya fashe da kuka yayin da yake gabatar da kasafin kudin sa na karshe ga majalisar dokokin jihar Katsina.

Katsina Post ta samu cewa Gwamnan ya bayyana a gaban majalisar ne tare da rakiyar mataimakin sa da sauran mukarraban gwamnati ranar Talata domin gabatar da kundin kasafin kudin na shekarar 2023.
Talla
Kasafin kudin na shekarar 2023 dai ya kai sama da Naira Biliyan 288.
Wannan dai shi ne kasafin kudin na karshe da Gwamnan ya kai majalisa kamar yadda Kundin tsarin mulki ya tsara , domin zai kammala wa’adin mulkin sa ne a watan Mayu na shekarar 2023 mai zuwa.
Cikin jawabin sa a zauren majalisar, Gwamna Masari ya yabawa majalisar da bangaren Shari’a da ma Sarakunan gargajiya bisa irin hadin kan da suke ba gwamnatin sa tare da rokon su ci gaba da baiwa gwamnatin da zata gaje shi irin sa

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...