Mutuncina yafi kudi, don ba kudin da ban gani ba – Shekarau

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Sanatan Kano ta tsakiya Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana cewa a gidan haya yake zaune a Abuja, Inda yace yana Addu’ar Allah ba bashi damar gina nashi gidan a Abuja

Tsohon Gwamnan ya bayyana haka ne a lokacin da yake mayar da martani ga wasu rahotanni dake cewa an ba shi dala miliyan 1 domin ya bar jam’iyya NNPP.

Ban ce zan mika ragamar jami’o’i ga jihohi -Atiku Abubakar

Rahotannin sun nuna cewa Malam Shekarau ya karbi kudin ne domin ya mara baya ga wanda ake zargin ya bada kudin idan Shekarau ya fice daga jam’iyyar NNPP.

Mukaman dana rike a gwamnatoci uku yasa nafi kowanne dan takarar gwamna chanchanta a kano – Dr. Gawuna

Ya kara da cewa: “Ba wai ba ma son kudi ba, amma mutuncinmu ya fi wata dukiya muhimmanci. Duk wanda ya san wani gida a wajen gidan da aka gina mani bisa yarjejeniyar fansho, na bar masa”.

Wannan hannun da kuke gani babu approval din da bai bayar ba,don haka ina so Mutane su Sani ni mutunci yafi kudi a waje na”. Inji Shekarau 

 

Malam Ibrahim Shekarau yace duk wani al’amari da zai yi mutuminsa yake fara kallo kafin komai don cika Umarnin addini na kare mutuncin fiye da komai.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...