Da dumi-dumi: Saudiyya ta tabbatar da ganin watan Zul-Hijjah

Date:

Daga Zara Jamil Isa

 

Hukumomi a kasar saudiyya sun tabbatar da ganin jinjinrin watan Zul Hijjah wanda a Cikin sa ne ake gudanar da Ibadan aikin Hajji.

Sanarwar da Haramain Sharifain ta fitar tace gobe alhamis ita ce daya ga wata kuma za’a gudanar da Arafat a ranar juma’ar 8 ga watan Yuli na shekarar 2022.

Sanarwar ta kuma tabbatar da cewa za’a gudanar da idin babbar sallah a ranar asabar 9 ga watan Yuli na shekarar 2022.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kansila a K/H Garum Mallam ya rabawa marayu 300 kayan Sallah

Daga Safiyanu Dantala Jobawa   Sama da yara mayaru 300 ne...

Sallah: Baffa Babba ya raba buhu 2,000 na Shinkafa ga Kungiyoyin Tinubu a Kano

Babban daraktan cibiyar kula da ingantuwar aiyuka ta kasa...

Babbar Sallah : Kansilan Lajawa ya raba Naira dubu 500 ga al’ummar mazabarsa

Daga Nura Adam   Kansilan mazabar Lajawa a karamar hukumar Wudil...