Ƴan takarar shugaban ƙasa na PDP na jawabi na minti biyar ga wakilai

Date:

Ƴan takarar shugaban ƙasa da ke fafatawa a zaɓen fitar da gwani na jam’iyyar PDP na gabatar da jawabi ga wakilan jam’iyyar da za su fitar da gwani daga cikinsu.

A cikin jawabinsa Atiku Abubakar ya ce PDP a shirye take ta ciyar da Najeriya gaba.

“Wannan taron shi ne na ƙarshe a zamanin mulkin APC”, in ji Atiku.

A cikin jawabinsa kuma ɗan takara Dr Nwachukwu Anakwenze ya sanar da janye takararsa ta shugaban ƙasa.

Tsohon shugaban majalisar dattijai kuma tsohon sakataren gwamnati Anyim Pius Anyim ya ce zai samar da ci gaba a Najeriya tare da haɗa kan ƴan ƙasa

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Majalisar Dokokin Kano ta yi Doka kan masu tufar da yawu da majina a titi

Majalisar Dokokin jihar Kano ta amince da dokar cin...

Sanata Barau zai baiwa dalibai 1,000 tallafin karatu a Kano ta tsakiya da ta Kudu

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau...

Kamfanin Gerawa ya ba da tallafin Kwamfutoci 100 ga al’ummar Gezawa

Daga Abdulmajid Habib Tukuntawa   Kamfanin shinkafa na Gerawa Rice Mills...

Gwamnan Kano ya baiwa maja-baƙin Sheikh Karibullah da wasu malamai muƙami

    Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince...