Yanzu-Yanzu: Buhari Ya Rattaba Hannu Kan Dokar Zabe

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida
 Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rattaba hannu kan kudirin dokar zabe na 2021 da aka yiwa gyara Kuma aka dade ana jira.
 Shugaban ya rattaba hannu kan kudirin gyaran dokar da karfe 12:25 na rana a wani dan kwarya-kwarya biki da ya samu halartar shugaban majalisar dattawa Ahmed Lawan da kakakin majalisar wakilai Femi Gbajabiamila da dai sauransu.
 Ya ce dikar zaben da ya sanya wa hannu ta zo da babban ci gaba domin “zata ba da damar yin zabe Cikin gaskiya Kuma a bayyane.”
 Sai dai Buhari ya bukaci majalisar  kasar nan ta sake yin aiki ga dokar don ta haramta wa masu rike da mukaman siyasa shiga takara domin ya dace da kundin tsarin mulkin tarayyar Najeriya

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...