Yanzu-Yanzu: Buhari Ya Rattaba Hannu Kan Dokar Zabe

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida
 Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rattaba hannu kan kudirin dokar zabe na 2021 da aka yiwa gyara Kuma aka dade ana jira.
 Shugaban ya rattaba hannu kan kudirin gyaran dokar da karfe 12:25 na rana a wani dan kwarya-kwarya biki da ya samu halartar shugaban majalisar dattawa Ahmed Lawan da kakakin majalisar wakilai Femi Gbajabiamila da dai sauransu.
 Ya ce dikar zaben da ya sanya wa hannu ta zo da babban ci gaba domin “zata ba da damar yin zabe Cikin gaskiya Kuma a bayyane.”
 Sai dai Buhari ya bukaci majalisar  kasar nan ta sake yin aiki ga dokar don ta haramta wa masu rike da mukaman siyasa shiga takara domin ya dace da kundin tsarin mulkin tarayyar Najeriya

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

NAHCON ta sanar da ranar da za a fara jigilar Maniyatan Nigeria zuwa kasar Saudiyya

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Hukumar kula da aikin hajji ta...

Hisbah ta rushe wajen da aka ce sawun Ma’aiki ya fito a jihar Kano

    Hukumar Hisbah ta kai samame tare da rushe wani...

ƴan siyasa ne su ka kashe Arewacin Nigeria — Inji Gwamna Uba Sani

Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, ya bayyana cewa ‘yan...

Shugaban Karamar hukumar Bagwai ya kaddamar da aikn gada ta sama da Naira Miliyan 160

Daga Shu'aibu Sani Bagwai   Karamar hukumar Bagwai a jihar Kano...