Yanzu-Yanzu: Majalisar Dokokin Zamfara ta tsige Mataimakin Gwamnan Jihar

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

Majalisar dokokin jihar Zamfara ta tsige mataimakin gwamnan jihar Mahdi Aliyu Gusau daga Kan mukamin sa.

Kadaura24 ta rawaito Mambobi 21 cikin 21 na majalisar ne suka kada kuri’ar amincewa da kudirin.

Hakan na zuwa ne sa’o’i uku bayan kwamitin mutum bakwai na binciken ya mika rahotonsa ga majalisar.

Karin Bayanin nan tafe…

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano – Kwamared Waiya

Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida, Kwamared Ibrahim...

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...

Yanzu-yanzu: Manjo Hamza Al-Mustapha ya koma jam’iyyar SDP

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Major Dr. Hamza Al-Mustapha ya shiga...