Gwamnatin Tarayya ta ce Zata Kammala Aikin Layin Dogon da ya Tashi Daga Kano Zuwa Kaduna

Date:

Gwamnatin tarayya ta ba da tabbacin na ganin an kammala aikin titin jirgin kasa na Kano zuwa Kaduna kuma a shirye take ta kaddamar da shi a watan Disamba 2022.
 Rotimi Amaechi, Ministan Sufuri ne ya bayyana haka a lokacin da yake duba yadda aikin ke gudana a Kano.
 A cewarsa, za a kammala aikin ne kafin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar mulki.
 Mista Amaechi ya bayyana cewa, ya zuwa yanzu, gwamnatin tarayya ta zuba sama da dala miliyan 400 domin gudanar da aikin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...

Al’ummar Kano ku baiwa AA Zaura hadin Kai domin ya kawo karshen fadan Daba – Baba Yawale

Daga Halima Umar Dogo   Babban Hadimin AA Zaura Alhaji Baba...