An Kama Mutane 8 Waɗanda ake Zargi da Sace Wani Basarake a Jihar Filato

Date:

Dakarun rundunar Operation Safe Haven ta kama mutum takwas da ake zargi da hannu a garkuwa da wani barasaraken gargajiya a jihar Filato, Charles Mato Dakat.

Jaridar Punch a Najeriya ta ruwaito cewa an saki basaraken a safiyar Juma’a wanda wasu ƴan bindiga suka yi garkuwa da shi a fadarsa da ke Ƙaramar Hukumar Gindiri ta Jihar Filato a ranar Lahadi.

BBC Hausa ta rawaito Mai magana da yawun rundunar ya bayyana cewa sun baza jami’ansu ne inda suka samu nasarar cafke mutanen.

Ana ci gaba da gudanar da binciken mutum takwas ɗin da aka kama waɗanda ake zarginsu da hannu a lamarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...