An Kama Mutane 8 Waɗanda ake Zargi da Sace Wani Basarake a Jihar Filato

Date:

Dakarun rundunar Operation Safe Haven ta kama mutum takwas da ake zargi da hannu a garkuwa da wani barasaraken gargajiya a jihar Filato, Charles Mato Dakat.

Jaridar Punch a Najeriya ta ruwaito cewa an saki basaraken a safiyar Juma’a wanda wasu ƴan bindiga suka yi garkuwa da shi a fadarsa da ke Ƙaramar Hukumar Gindiri ta Jihar Filato a ranar Lahadi.

BBC Hausa ta rawaito Mai magana da yawun rundunar ya bayyana cewa sun baza jami’ansu ne inda suka samu nasarar cafke mutanen.

Ana ci gaba da gudanar da binciken mutum takwas ɗin da aka kama waɗanda ake zarginsu da hannu a lamarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba ya yi Allah-wadai da kisan gillar da aka yi wa wasu matasan Kano biyu a Benue

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya yi...

Rashin Jami’ar Mallakin jihar a shiyyar Kano ta Arewa na kokarin bayar da yankin baya – Alh. Mustapha Ahmad Gwadabe

Daga Shehu Hussaini Ahmad Getso An bukaci Gwamnatin jihar Kano...

Sarkin Musulmi ya ba da umarnin fara duban watan Almuharram a Nigeria

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Fadar mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji...

Yan uwan wata mata sun zargi Asibitin Malam Aminu Kano da sakaci wajen mutuwar yar uwarsu

Daga Sadiya Muhammad Sabo   Yan uwan wata mata da ta...