An Kama Mutane 8 Waɗanda ake Zargi da Sace Wani Basarake a Jihar Filato

Date:

Dakarun rundunar Operation Safe Haven ta kama mutum takwas da ake zargi da hannu a garkuwa da wani barasaraken gargajiya a jihar Filato, Charles Mato Dakat.

Jaridar Punch a Najeriya ta ruwaito cewa an saki basaraken a safiyar Juma’a wanda wasu ƴan bindiga suka yi garkuwa da shi a fadarsa da ke Ƙaramar Hukumar Gindiri ta Jihar Filato a ranar Lahadi.

BBC Hausa ta rawaito Mai magana da yawun rundunar ya bayyana cewa sun baza jami’ansu ne inda suka samu nasarar cafke mutanen.

Ana ci gaba da gudanar da binciken mutum takwas ɗin da aka kama waɗanda ake zarginsu da hannu a lamarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...