Rashin Tsaro: Zabukan Shekara ta 2023 Su na Cikin Hadari – INEC

Date:

Hukumar zaɓen Najeriya INEC ta yi gargaɗin cewa zaɓukan ƙasar na 2023 na iya kasancewa cikin hadari, matukar ba a yi kokarin daƙile matsalar rashin tsaro ba.

A cewar hukumar kalubalen tsaron da ke kara ta’azzara da rashin hukunta masu kawowa shirinta tsaiko ba zai taimaka wajen cimma burinta na yin ingantaccen zabe ba.

BBC Hausa ta rawaito INEC ta ce tun yanzu ta fara tsoron tura ma’aikatan wucin gadi zuwa yankunan da ake fama da rikici, wadanda kuma dole ne a yi zaɓen a cikinsu.

Ta kara da cewa su kansu da yawa daga cikin sama da ma’aikata miliyan daya da ba na dindindin ba da take amfani da su sun nuna fargaba tun yanzu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...