Rashin Tsaro: Zabukan Shekara ta 2023 Su na Cikin Hadari – INEC

Date:

Hukumar zaɓen Najeriya INEC ta yi gargaɗin cewa zaɓukan ƙasar na 2023 na iya kasancewa cikin hadari, matukar ba a yi kokarin daƙile matsalar rashin tsaro ba.

A cewar hukumar kalubalen tsaron da ke kara ta’azzara da rashin hukunta masu kawowa shirinta tsaiko ba zai taimaka wajen cimma burinta na yin ingantaccen zabe ba.

BBC Hausa ta rawaito INEC ta ce tun yanzu ta fara tsoron tura ma’aikatan wucin gadi zuwa yankunan da ake fama da rikici, wadanda kuma dole ne a yi zaɓen a cikinsu.

Ta kara da cewa su kansu da yawa daga cikin sama da ma’aikata miliyan daya da ba na dindindin ba da take amfani da su sun nuna fargaba tun yanzu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kamata ya yi wajen Mauludi ya Zama waje Mai nutsuwa saboda ana ambaton Allah da Manzonsa – Mal Ibrahim Khalil

Shugaban Majalisar shuhurar Malamai ta jihar Kano Sheikh Malam...

Ra’ayi:‎Tsarin Kwankwasiyya ya dora Kano a gwadaben cigaba a mulkin Gwamna Abba Kabir -Adamu Shehu Bello

‎ ‎Ra’ayi ‎ ‎Daga Adamu Shehu Bello (Bayero Chedi), Jigo a Kwankwasiyya...

Al’ummar Garin Riruwai da wani Kamfanin Hakar ma’adanai Sun Cimma Yarjejeniya Kan Ci gaban yankin

Kwamitin ci gaban Al’ummar garajn Riruwai da wani kamfanin...