Sojoji sun Kubutar da Sojan da Yan Bindiga Su ka Sace a NDA

Date:

Sojoji sun ceto Manjo CL Datong, wanda yan bindiga suka sace daga Makarantar Tsaro ta Najeriya (NDA) kwanaki 21 bayan faruwar lamarin.

An yi garkuwa da babban jami’in ne bayan da ‘yan bindiga suka kutsa kai cikin hukumar NDA inda suka kashe jami’ai biyu.

Da yake ba bayyana yadda aka kubutar da shi, rundunar sojin Najeriya a cikin wata sanarwa Mai dauke da sa hannun mataimakin daraktan hulda da jama’a na rundunar ta 1 ta sojojin Najeriya, Kanal Ezindu Idimah, ya ce rundunar sojojin Najeriya tare da rundunar sojojin saman Najeriya (NAF) da dukkan hukumomin tsaro sun sun gudanar da wani gagarumin aiki hadin don kubutar da Manjo.

Ya bayyana cewa bayan rusa sansanin ‘yan ta’adda da dama da aka gano a yankin Afaka- Birnin Gwari tare da kashe’ yan ta’adda da yawa, sojoji sun isa sansanin da ake zargi shine wurin da ake tsare da Maj CL Datong

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kotu ta ɗaure wani ɗan Tiktok mai wanka a tsakiyar titunan Kano

    Wata kotu a jihar Kano da ke arewacin Najeriya...

Damuna: Mun shirya inganta wuraren tsayarwar motocinmu – Kungiyoyin Direbobin na Kano

Kungiyar matuka motocin kurkura ta jihar Kano da Kungiyar...

Rasuwar Aminu Ɗantata babban rashi ne ba ga Nigeria kadai ba – Mustapha Bakwana

Daga Zakaria Adam Jigirya   Tsohon Mai baiwa gwamnan Kano shawarawa...

Gwamnatin Kano ta yabawa Tinubu saboda gyarawa da bude NCC DIGITAL PARK

Daga Rahama Umar Kwaru   Gwamnatin jihar Kano ta yabawa Gwamnatin...