Zargin batanci : Kotu ta bada Umarnin a duba kwakwalwar Abduljabar a asibitin Dawanau

Date:

Kotun Shari’ar Musulunci dake Zamanta a Kofar kudu karkashin jagorancin Mai shari’a Malam Ibrahim Sarki Yola ta bada Umarnin Kai sheikh Abduljabar Kabara asibitin Dawanau domin duba Lafiyar kwakwalwarsa.

Yayin Zaman kotun na Wannan Rana Bayan kotun da bada Umarnin a karatowar Abduljabar laifukan da ake tuhumarsa ,Amma Abduljabar da lauyoyinsa basu ce komai ba game da tuhumar.

Kadaura24 ta rawaito Mai shari’a Ibrahim Sarki Yola ya bada Umarnin a rubuta kwafin shari’ar Baki daya a baiwa lauyoyin Abduljabar din nan take ba tare da bata Lokaci ba.

Mai shari’a Sarki Yola yace Koda lauyoyin Abduljabar sun ɗaukaka Kara hakan bazai hana cigaba da shari’ar ba.

Saraki Yola ya dage Zaman zuwa Ranar 19 ga Wannan Wata na satumba da muke ciki domin cigaba da shari’ar

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kwamitin PTA na Kano ya dauki matakan hana ragewa dalibai hanya bayan taso su daga makaranta

DAGA ABDULHAMID ISAH Shugaban Kwamitin Iyayen yara da Malamai na...

Fada daba: Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Zuwa Ga Gwamnan Kano Alh. Abba Kabir Yusuf – Daga Zainab Nasir Ahmad

Daga Zainab Nasir Ahmad Mai Girma Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf Abba...

RATTAWU ta Kano ta taya Abbas Ibrahim Murnar sabon mukamin da NUJ ta ba shi

Kungiyar ma'aikatan Radio da Talabijin ta kasa reshen jihar...

NUJ ta kasa ta baiwa Abbas Ibrahim sabon mukami

Daga Aliyu Abdullahi Danbala   Kungiyar yan Jarida ta Nigeria ta...