Zargin batanci : Kotu ta bada Umarnin a duba kwakwalwar Abduljabar a asibitin Dawanau

Date:

Kotun Shari’ar Musulunci dake Zamanta a Kofar kudu karkashin jagorancin Mai shari’a Malam Ibrahim Sarki Yola ta bada Umarnin Kai sheikh Abduljabar Kabara asibitin Dawanau domin duba Lafiyar kwakwalwarsa.

Yayin Zaman kotun na Wannan Rana Bayan kotun da bada Umarnin a karatowar Abduljabar laifukan da ake tuhumarsa ,Amma Abduljabar da lauyoyinsa basu ce komai ba game da tuhumar.

Kadaura24 ta rawaito Mai shari’a Ibrahim Sarki Yola ya bada Umarnin a rubuta kwafin shari’ar Baki daya a baiwa lauyoyin Abduljabar din nan take ba tare da bata Lokaci ba.

Mai shari’a Sarki Yola yace Koda lauyoyin Abduljabar sun ɗaukaka Kara hakan bazai hana cigaba da shari’ar ba.

Saraki Yola ya dage Zaman zuwa Ranar 19 ga Wannan Wata na satumba da muke ciki domin cigaba da shari’ar

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...