Rashin MK Alhaji Babban Rashin ga Kasar nan – Sani A Darma

Date:

An bayyana rasuwar Shugaban Kungiyar Vigilante na Jihar Kano MK Alhaji a matsayin babbar Rashi a kasa baki daya.

Shugaban Kungiyar Masu gabatar da shirin Al,amuran Yau da Kullum ,,Wato Magazine programme .. Commared Sani Abdurrazak Darma ne ya bayyana Hakan ,, cikin wata Sanarwa da aka rabawa manema Labarai.

Comared Sani Abdurrazak Darma ya kara da cewa ,,Mk Alh Mutum ne Mai kaunar Al,umma, Mai San cigaban zaman lfy a Jihar Kano dama kasa baki daya.

Inda ya bukaci Gwamnati da Masu ruwa da tsaki a Sha,anin Tsaro su tallafawa ‘ya’yan sa,, ta kowane bangare.

Cikin Sanarwa da Mai magana da Yahun Kungiyar Ya fitar Yusif Ali Abdallah, tace daukakin Masu gabatar da Shirin magazine programme…Suna miko ta,aziyar su ga Al,ummar Jihar Kano ,da ‘yan Jarida a ko,ina

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...