Rashin MK Alhaji Babban Rashin ga Kasar nan – Sani A Darma

Date:

An bayyana rasuwar Shugaban Kungiyar Vigilante na Jihar Kano MK Alhaji a matsayin babbar Rashi a kasa baki daya.

Shugaban Kungiyar Masu gabatar da shirin Al,amuran Yau da Kullum ,,Wato Magazine programme .. Commared Sani Abdurrazak Darma ne ya bayyana Hakan ,, cikin wata Sanarwa da aka rabawa manema Labarai.

Comared Sani Abdurrazak Darma ya kara da cewa ,,Mk Alh Mutum ne Mai kaunar Al,umma, Mai San cigaban zaman lfy a Jihar Kano dama kasa baki daya.

Inda ya bukaci Gwamnati da Masu ruwa da tsaki a Sha,anin Tsaro su tallafawa ‘ya’yan sa,, ta kowane bangare.

Cikin Sanarwa da Mai magana da Yahun Kungiyar Ya fitar Yusif Ali Abdallah, tace daukakin Masu gabatar da Shirin magazine programme…Suna miko ta,aziyar su ga Al,ummar Jihar Kano ,da ‘yan Jarida a ko,ina

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba ya yi Allah-wadai da kisan gillar da aka yi wa wasu matasan Kano biyu a Benue

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya yi...

Rashin Jami’ar Mallakin jihar a shiyyar Kano ta Arewa na kokarin bayar da yankin baya – Alh. Mustapha Ahmad Gwadabe

Daga Shehu Hussaini Ahmad Getso An bukaci Gwamnatin jihar Kano...

Sarkin Musulmi ya ba da umarnin fara duban watan Almuharram a Nigeria

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Fadar mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji...

Yan uwan wata mata sun zargi Asibitin Malam Aminu Kano da sakaci wajen mutuwar yar uwarsu

Daga Sadiya Muhammad Sabo   Yan uwan wata mata da ta...