Da dumi-dumi : Yan Bindiga sun Sace Wani Sarki har Gida

Date:

Yan bindiga sun sace Sarkin Kajuru, Alhaji Alhassan Adamu a gidansa dake karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna.

Yan bindigar sun kuma sace mutane 12 da ahalin sarkin ciki har da mata da kananan yara.

Jikan Sarkin, mai rike da sarautar Dan Kajuru, Saidu Musa ya tabbatarwa jaridar Daily Trust faruwar lamarin.

Ya ce lamarin ya faru ne da karfe 12:30 na dare

Rahotanni sun bayyana cewa har Yanzu dai Yan Bindigar basu yi Magana ba Kan abun da zasu Bukata kafin Sakin Sarkin.

59 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...

Rundunar Sojin Amuruka ta kammala tsara yadda za ta kawo wa Nigeria hari

  Rundunar sojin Amurka da ke Afirka, AFRICOM, ta gabatar...

Kalaman Trump: Gwamnatin Nigeria ta Fara tattaunawa da Gwamnatin Amuruka

Gwamnatin Najeriya ta ce a gwamnantance tana tattaunawa da...

Ba zan bar Siyasa ba har lokacin da zan bar Duniya – Mal Shekarau

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya ce...