Da dumi-dumi : Yan Bindiga sun Sace Wani Sarki har Gida

Date:

Yan bindiga sun sace Sarkin Kajuru, Alhaji Alhassan Adamu a gidansa dake karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna.

Yan bindigar sun kuma sace mutane 12 da ahalin sarkin ciki har da mata da kananan yara.

Jikan Sarkin, mai rike da sarautar Dan Kajuru, Saidu Musa ya tabbatarwa jaridar Daily Trust faruwar lamarin.

Ya ce lamarin ya faru ne da karfe 12:30 na dare

Rahotanni sun bayyana cewa har Yanzu dai Yan Bindigar basu yi Magana ba Kan abun da zasu Bukata kafin Sakin Sarkin.

59 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

RMK@69: Tinubu ya yi wa Kwankwaso kyakykyawan yabo

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aika sakon taya...

NAHCON ta kafa kwamitin sa ido kan harkokin jiragen sama domin aikin Hajjin 2026

Shugaban Hukumar Kula da Alhazai ta Kasa (NAHCON), Farfesa...

An Fara Binciken Wani Tsohon Gwamna Kan Zargin Daukar Nauyin Yiwa Tinubu Juyin Mulki

Rahotanni sun bayyana cewa ana binciken wani tsohon gwamna...

Dalilin Kano Pillars na dakatar da mai horaswarta

Shugabancin ƙungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ya sanar...