Da dumi-dumi : Yan Bindiga sun Sace Wani Sarki har Gida

Date:

Yan bindiga sun sace Sarkin Kajuru, Alhaji Alhassan Adamu a gidansa dake karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna.

Yan bindigar sun kuma sace mutane 12 da ahalin sarkin ciki har da mata da kananan yara.

Jikan Sarkin, mai rike da sarautar Dan Kajuru, Saidu Musa ya tabbatarwa jaridar Daily Trust faruwar lamarin.

Ya ce lamarin ya faru ne da karfe 12:30 na dare

Rahotanni sun bayyana cewa har Yanzu dai Yan Bindigar basu yi Magana ba Kan abun da zasu Bukata kafin Sakin Sarkin.

59 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta dakatar da nuna tallan maganin Gargajiya a Fina-finai da yawo a tituna

A wani mataki na tabbatar da bin ka'idoji tare...

Da dumi-dumi: NNPP ta nemi afuwar Tinubu kan kalaman suka da ake zargin Kwankwaso ya yi masa

  Jam’iyyar NNPP ta nemi afuwar Shugaban kasa Bola Tinubu...

Gwamnatin Kano ta dakatar da Dadin kowa, Labarina, Jamilun jidda da wasu fina-finai 19

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A kokarinta na tabbatar da ana...

2027: Hon Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana Matsayarsa kan takarar gwamnan Kano

Daga Zakariya Adam Jigirya   Dan Majalisar tarayya mai wakiltar kananan...