Annubar Kwalara: Sarkin Bichi ya Kai tallafin Magunguna Asibiti

Date:

Mai Martaba Sarkin Bichi Alh Dr. Nasir Ado Bayero, ya Siyo Magunguna Kyauta Domin Mikawa ga Babban Asibitin Dake Garin Bichi Don taimakawa Masu Amai da Gudawa a Yammancin Yau Laraba.

Mai Martaba Sarkin Bichi Alh Dr. Nasir Ado Bayero, yabada Mika kayane ta hannu Mai Girma Hakimin Bichi Dandarman Bichi Alh. Abdulhamid Ado Bayaro.

Dayake Karbar kayan Shugaban karamar Hukumar Bichi Dr.Yusif Muhammad Sabo,Wanda Yasamu Wakilcin Kansilan Lafiya Hon. Haruna Sani Ahmad ya godewa Mai Martaba Sarkin Bichi Alh Dr. Nasir Ado Bayero bisa Wannan abun alkhairi daya Kai Asibitin .

Sarkin ya nuna alhininsa bisa Wannan iftila’in na Amai da gudawa da ya addabi al’umma a yankin Masarautar tasa.

Idan za’a iya tunawa Kadaura24 ta rawaito cewa Sarkin Bichin ya jajantawa al’ummar Sannan yayi musu fatan samun Sauki har ma a bukaci al’ummar Masarautar dasu Mai da hankali wajen bin shawarwarin likitoci domin gujewa kamuwa da Annubar.

78 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...