Alkalin Alkalai ya Amince da sake nada Alkalan kotun Shari’a 34 a Kano

Date:

Daga Abdulmajid Habib Isa Tukuntawa

Bayan samun nasarar cin jarabawa da kuma da cika duk wasu sharudda da Hukumar Kula da Shari’a ta gindaya Mai girma Babban Alkalin Alkalan Jihar Kano Nura Sagir Umar ya amince da nadin karin Alkalan Kotun Shari’a 34 a bangaren Shari’a na Jihar Kano.


Wannan na kunshe ne Cikin Wata sanarwa Mai dauke da sa hannun Mai Magana da yawun kotunan Jihar Kano Baba Jibo Ibrahim wadda kuma aka rabawa kaffefe yada labarai har da Kadaura24.


 Sanarwar ta ce Dukkanin sabbin Alkalan Kotun Shari’a da aka nada ana sa ran za a rantsar da su a ranar Juma’a, 25 ga watan Yuni, 2021 a dakin taro na Babbar Kotun Shari’a dake Kano da karfe 10: am

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Yusuf ya taya Dangambo murnar zama shugaban kungiyar mawallafa labarai ta internet na Kano

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir...

Hajjin bana: Za mu yi duk abun da ya dace don kyautata walwalar alhazan Jihar Kebbi – Amirul Hajji

Daga Ibrahim Sidi Muhammad Jega.   Shugaban kwamitin aikin hajin bana...

Bayan dawo da Gwadabe Anti daba, Yansanda sun kama yan daba 33 a Kano

Daga Rahama Umar Kwaru   Rundunar Yansanda ta Kasa reshen jihar...

Sabon Rikici ya Barke a Jam’iyyar NNPP ta Karamar Hukumar Dawakin Tofa

Rikici ya barke a cikin jam’iyyar NNPP ta karamar...