CAF ta Tsayar da Ranar da za’a kara Wasan kusa Dana Karshe a Gasar

Date:

Zaharadeen saleh

Hukumar kwallon kafa ta nahiyar afrika ta tsayar da ranar 18 ga watan juni 2021 domin kara wasan kusa dana karshe a gasar cin kofin kwallon kafa ta zakarun kungiyoyin nahiyar afrika mai take CAF champions league ta bana.

Za’a kara zagayen wasa na farko ne tsakanin

Wydad casablanca fc morocco vs Kaizer Chiefs S/ Africa

Esperence Tunisia vs Al- Alhly Egypt

Ranar 25 ga watan juni za’a kara zagayen wasa na biyu domin a samu kungiyoyi guda biyu da zasu kai ga matakin karshe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...