Har Cikin Raina ina son Auren Azumi ta Cikin Shirin Dadin Kowa – Malam Na-ta’ala Mai Shittin 10

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Suleman
Shahararren Dan wasan Bakwancin nan Alhaji Mato Yakubu  Wanda akafi Sani da Malam Na-ta’ala a Cikin Shirin Dadin Kowa na Tashar Arewa24 yace Yana Jim Dadin yadda matarsa a Shirin Azumi take tausaya Masa.


Malam Na-ta’ala ya bayyana hakan ne yayin Wata ganawa da BBC Hausa sukai da shi a Cikin wani shirinsu Mai Suna “Daga Bakin Mai ita “.
Malam Na-ta’ala yace idan Azumi tana tausaya Masa a Cikin wasan sai yace gani Kamar matarsa ta gida ce ,a don hakan yace yana sha’awar ya Aureta a gaske.


“Idan da so samu ne a Cikin Matan da nake firm dasu akwai Matar da nake Bukata burina ya Cika na samu na Aureta , Saboda yadda take tausayi na a fim din sai nake ji tamkar matata ce ta gida , Wannan Mata kuwa itace Azumi”. Inji Malam Na-ta’ala Mai Shittin 10


Da aka tambaye shi akan Daya Matar tasa a Cikin Shirin wato Adam yace Bazai iya da itaba , inda yace ko a Shirin na Dadin Kowa ta isheshi.
Malam Na-ta’ala Wanda yace Yana da mata guda 3 Amma da Azumi zata amince da bukatar sa to da ya rufe Kofa da ita.

2 COMMENTS

  1. Idan har yay hakan wlh yayi daidai Kuma yataimakamata itama dataringa fitowa afilm ai gara aganta a dakin mijinta Dan duk wani daraja na mace shine mijin auranta by ummah labaran Muhammad gwammaja 0806842996 Mai waqar siffaturrasul S A W

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Nijeriya ta yi babban rashi: Tinubu ya yi ta’aziyyar rasuwar Aminu Dantata

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya...

Rasuwar Alhaji Aminu Dantata ta bar gibin da zai yi wuyar cikewa a Nigeria – Alhaji. Kabiru Sani Kwangila

Shugaban kamfanin gine-gine na SKY Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Sanarwa ta Musamman daga majalisar malaman Kano game da rasuwar Dantata

SANARWA MUHIMMIYA (GABATAR DA SALLATUL GA'IB) Assalamu Alaikum Warahmatullah, Sakamakon rasuwa...

Aminu Dantata ya bar mana wasiyyar inda za a binne shi – Iyalansa

Iyalan marigayi Alhaji Aminu Alassan Dantata sun shaida cewa...