General News

Jam’iyyar APC tace ta yiwa Mutane Miliyan 40 Rijistar Jam’iyyar a Nigeria

Jam’iyyar A P C ta ce yawan membobinta a fadin kasar ya haura miliyan arba’in.  Sakataren, Kwamitin riko na kasa na jam'iyyar, Sanata John Akpanudoedehe...

Ramadan: Kungiyar Matasan Nyako ta Rabawa Yan Gudun Hijira kayan Abinchi a Adamawa

Daga Zayyad Isma'il Yola Wata kungiyar matasa dake goyon bayan tsohon gwamnan jihar Adamawa Murtala H Nyako a yau ta raba kayan abinci ga ‘yan...

Satar Mutane : Wanda Ya Kashe Dan makwabcinsa Mai Shekaru 6 Bayan biyan kudin Fansa a Kaduna ya Magantu

Daga Zubaida Abubakar Ahmad   Sani Adamu A.K.A Galadima, An Ce Ya taba Zama Soja, Yayin Da Aka Gabatar Da Shi Tare Da Wasu tuhume-tuhume Uku...

Yanzu-Yanzu: Mayakan Boko Haram Sun Kai Hari jihar Bauchi

Mayakan Boko Haram daga jihar Yobe mai makwabtaka da jihar Bauchi sun kutsa cikin kananan hukumomi hudu na jihar Bauchi, inda suka lalata wasu...

Haramun ne biyan kudin Fansa ga masu garkuwa da mutane- Sheikh Maqari

Fitaccen malamin addinin Musuluncin nan da ke Najeriya, Farfesa Ibrahim Maqari, ya bayyana cewa biyan kudin fansa ga masu garkuwa da mutane haramun ne...

Popular

Subscribe

spot_imgspot_img