General News

Satar Mutane : Wanda Ya Kashe Dan makwabcinsa Mai Shekaru 6 Bayan biyan kudin Fansa a Kaduna ya Magantu

Daga Zubaida Abubakar Ahmad   Sani Adamu A.K.A Galadima, An Ce Ya taba Zama Soja, Yayin Da Aka Gabatar Da Shi Tare Da Wasu tuhume-tuhume Uku...

Yanzu-Yanzu: Mayakan Boko Haram Sun Kai Hari jihar Bauchi

Mayakan Boko Haram daga jihar Yobe mai makwabtaka da jihar Bauchi sun kutsa cikin kananan hukumomi hudu na jihar Bauchi, inda suka lalata wasu...

Haramun ne biyan kudin Fansa ga masu garkuwa da mutane- Sheikh Maqari

Fitaccen malamin addinin Musuluncin nan da ke Najeriya, Farfesa Ibrahim Maqari, ya bayyana cewa biyan kudin fansa ga masu garkuwa da mutane haramun ne...

Za a ci tarar Naira N100,000 kan duk wanda ya sare bishiya a Abuja

Hukumar Babban Birnin Tarayya Abuja ta ce daga yanzu duk wanda aka samu da laifin sare bishiya zai biya tarar N100,000. Hukumar ta bayyana haka...

Ranar ‘Yancin ‘Yan Jaridu ta Duniya: ‘Yan Jarida suna da tasiri sosai ga ci gaban kasa- KEDCO

Daga Safiya Ibrahim Gwagwarwa Manajan Darakta kuma Babban Darakta, Dakta Jamil Isyaku Gwamna a madadin Manajan da Hukumar Gudanarwar Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Kano...

Popular

Subscribe

spot_imgspot_img