Shugaba Buhari Zai tafi London don Duba Lafiyar sa

Date:

 Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai tafi zuwa Landan, kasar Burtaniya a ranar Juma’a, 25 ga watan Yuni, 2021, domin a duba lafiyar sa.


Wannan na kunshe ne Cikin Wata sanarwa da fadar Shugaban Kasa ta fita Kuma aka aikowa Kadaura24.


 Sanarwar tace Shugaba Buhari Zai dawo kasa Nigeria a mako na biyu na Yulin, 2021.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

‎Kungiyar APC Patriotic Volunteers Ta Mayar Da Martani Kan Sauke Alhaji Usman Daga Mukamin Wazirin Gaya

Daga Isa Ahmad Getso ‎ ‎Kungiyar APC Patriotic Volunteers ta bayyana...

Rahoto: An kwantar da Buhari a ICU a Landan

  Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na fama da rashin...

Kacibus: A karon farko an hadu tsakanin Gwamnan Abba da Sarki Aminu Ado a Madina

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   A karon farko an hadu tsakanin...

Yanzu-yanzu: An zabi sabon shugaban jami’ar Bayero BUK

Daga Rahama Umar kwaru   Farfesa Haruna Musa ya zama sabon...