Shugaba Buhari Zai tafi London don Duba Lafiyar sa

Date:

 Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai tafi zuwa Landan, kasar Burtaniya a ranar Juma’a, 25 ga watan Yuni, 2021, domin a duba lafiyar sa.


Wannan na kunshe ne Cikin Wata sanarwa da fadar Shugaban Kasa ta fita Kuma aka aikowa Kadaura24.


 Sanarwar tace Shugaba Buhari Zai dawo kasa Nigeria a mako na biyu na Yulin, 2021.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Yusuf ya taya Dangambo murnar zama shugaban kungiyar mawallafa labarai ta internet na Kano

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir...

Hajjin bana: Za mu yi duk abun da ya dace don kyautata walwalar alhazan Jihar Kebbi – Amirul Hajji

Daga Ibrahim Sidi Muhammad Jega.   Shugaban kwamitin aikin hajin bana...

Bayan dawo da Gwadabe Anti daba, Yansanda sun kama yan daba 33 a Kano

Daga Rahama Umar Kwaru   Rundunar Yansanda ta Kasa reshen jihar...

Sabon Rikici ya Barke a Jam’iyyar NNPP ta Karamar Hukumar Dawakin Tofa

Rikici ya barke a cikin jam’iyyar NNPP ta karamar...