Mun kashe ‘yan Boko Haram 103, in ji Rundunar Sojan Najeriya

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Rundunar Sojan Najeriya ta ce dakarunta sun kashe mayaƙan ƙungiyar Boko Haram da na ISWAP 103 cikin mako uku da suka gabata.

Wata sanarwa da rundunar ta fitar ta ce dakarun rundunar Operation Hadin Kai ne suka kashe masu iƙirarin jihadin a yankin arewa maso gabashin ƙasar.

Kazalika, ta ce ta kama ‘yan ta’adda 22 da masu taimaka musu 18 yayin samamen da ta kai a wannan tsakanin.

Talla

Shekarar 2022 ta zo wa ƙungiyoyin da asara iri-iri, musamman shugabanninsu da aka kashe a Gabas ta Tsakiya da Afirka ta Yamma.

Sai dai su ma sun ƙaddamar da munanan hare-hare kan gidan yari, musamman na Kuje a Abujar Najeriya, inda ISWAP ta fitar da mayaƙanta da kuma ɗaruruwan tsararru.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...