Mun kashe ‘yan Boko Haram 103, in ji Rundunar Sojan Najeriya

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Rundunar Sojan Najeriya ta ce dakarunta sun kashe mayaƙan ƙungiyar Boko Haram da na ISWAP 103 cikin mako uku da suka gabata.

Wata sanarwa da rundunar ta fitar ta ce dakarun rundunar Operation Hadin Kai ne suka kashe masu iƙirarin jihadin a yankin arewa maso gabashin ƙasar.

Kazalika, ta ce ta kama ‘yan ta’adda 22 da masu taimaka musu 18 yayin samamen da ta kai a wannan tsakanin.

Talla

Shekarar 2022 ta zo wa ƙungiyoyin da asara iri-iri, musamman shugabanninsu da aka kashe a Gabas ta Tsakiya da Afirka ta Yamma.

Sai dai su ma sun ƙaddamar da munanan hare-hare kan gidan yari, musamman na Kuje a Abujar Najeriya, inda ISWAP ta fitar da mayaƙanta da kuma ɗaruruwan tsararru.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abubakar Bichi ya bada gudumawar motocin bas 13 ga jami’o’in Kano da taraktoci 11 ga yan mazabarsa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar...

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...