Tsadar Abinci: Muhuyi Magaji ya gana da Masu shinkafa a Kano

Date:

A yau ne Shugaban hukumar Karbar korafe-korafe da hana ayyukan cin hanci da rashawa ta jahar Kano, Barrister Muhuyi Magaji Rimin Gado ya gana da Shugabancin kungiyar masu kamfanonin Sarrafa shinkafa ta kasa reshen jahar Kano, kan yadda za a magance matsalar tsadar shinkafar a jahar Kano.

A yayin zaman Barrister Muhuyi Magaji ya jagoran ta, Shugabancin kungiyar sun koka kan tashin gwauron zabi da dukkanin bangarorin kayan ayyukan su suka yi tare da neman hukumar ta shiga tsakani don samun rangwame daga gwamnatin tarayya.

A karshe Barrister Muhuyi ya basu tabbacin yin iya bakin kokarinsa domin ganin an saukaka wa Jama’a wahalar tsadar kayan abinci musamman ma shinkafa.

Idan za’a iya tunawa Kadaura24 ta rawaito yadda Kayan Abinchi sukai tashin gwauron zabi Musamman a yan kwanakinan.

63 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta bayyana sunayen unguwannin da aka sami gurbatacciyar Iska

    Wani rahoto na mako-mako kan yanayin lafiyar iska da...

Sallah: Gwamnatin Kano za ta hukunta gidan wasan da ya bar masu shigar banza da shaye-shaye

Daga Rahama Umar Kwaru   A kokarin ta na yaki da...

Sallah: Hussari ya sauke kabakin arziki ga yan jam’iyyar APC na karamar hukumar Gwale

Daga Ibrahim Abubakar Diso   Tsohon Dan Majalisar wakilai da ya...

Kungiyar RATTAWU ta aike da ta’aziyyar mutane 22 yan wasan Kano da suka rasu

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Kungiyar ma'aikatan Radio da Talabijin ta...