Wasu Sun So yinwa Shafin na Kutse- Abba Anwar

Date:

Daga Khalifa Hamid

Babban sakataren labaran Gwamnan Kano Abba Anwar a ranar Litinin ya ce masu satar bayanan sun yi yunkurin yi masa kutse a shafinsa na Facebook ba, amma yace basu yi Nasara ba.
 A cewar sanarwar da ya aikowa Kadaura24 ya ce wancan ”yunƙurin da wasu marasa gaskiya suka yi don samun damar shiga ba tare da izini ba (hacking) zuwa Shafin Facebook Amma an gano kuma an gyara shi.

 “Na yi imanin cewa an yi ƙoƙari ne don samun izini ba tare da izini ba don mallakar damar yin abubuwan da basu dace ba don yin labaran karya game da gwamnatin Kano.
 A cikin sanarwar, Abba Anwar ya nemi kariyar Allah “Dukkan yabo ya tabbata ga Allah Madaukakin Sarki bisa ikonsa aka samu damar dakile aiyukan Bata garin.

 Ya ci gaba da cewa har yanzu shafin jami’an nasa shine Abba Anwar.

209 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...