Ba’a arziki da aikatau – Dr. Zahra’u Umar

Date:

Daga Ummukursum Murtala

Kwamishiniyar harkokin mata da walwalar al’umma ta jihar Kano Dr Zahra’u Muhd Umar ta Bukaci Iyaye su daina tura ‘ya’yansu aikatau domin yin hakan bashi da Wani alfanu ga yaran.

Kwamishiniyar ta bayyana hakan ne Cikin Wani sako da Jami’ar Hulda da jama’a ta Ma’aikatar Mata Bahijja Malam Kabara ta aikowa Jaridar Kadaura24.

Malama Zahra’u Muhd tace ba’a taba Samun Mara Ilimi ya taka wani Matsayi ba a tarihin Duniya.

“Duk Shugabanimu da Gwamnonin da sanatocinmu ba’a taba Samun Wanda yayi aikatau a cikinsu ba , Rayuwa sukai da abun da Allah ya horewa Iyayen su” Dr Zahra’u Muhd

Kwamishiniyar ta Bukaci Iyaye da su Rika tawakalli da halin da Allah ya Barsu a ciki, talauci ba uzuri bane da za’a hana yara Ilimi a turasu aikatau ba.

Yace buri da bukatu na karya ne suke sawa Iyaye suke tura ‘ya’yansu aikatau wai don su Sami abubuwan da zasu biyawa yaran bukatunsu na aure ko wani Abu.

Kwamishiniyar tac a Musulunci Haramun ne Iyaye laru da cewa ‘ya’yansu kanana Waɗanda basu balaga sune zasu dau dawainiyarsu ,tace kamata yayi Iyaye su dau dawainiyarsu’ya’yansu Haka addini yace “Inji Dr Zahra’u Muhd

270 COMMENTS

  1. — Джошуа: Усик вміє боксувати, він серйозний претендент // 05/09, 14:46 — Усик “засвітив” своїх спаринг-партнерів (ФОТО) // 05/09, 00:30 — Чемпіон wbo: Усик не зможе домінувати у суперважкій вазі // 03/09, 13:16 Энтони Джошуа Александр Усик смотреть онлайн Джошуа е с тегло 108,8 килограма, докато Усик е точно 100 килограма. Бокьорът е стопил голяма част от теглото си през последните месеци именно заради утрешния мач.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...