Ba’a arziki da aikatau – Dr. Zahra’u Umar

Date:

Daga Ummukursum Murtala

Kwamishiniyar harkokin mata da walwalar al’umma ta jihar Kano Dr Zahra’u Muhd Umar ta Bukaci Iyaye su daina tura ‘ya’yansu aikatau domin yin hakan bashi da Wani alfanu ga yaran.

Kwamishiniyar ta bayyana hakan ne Cikin Wani sako da Jami’ar Hulda da jama’a ta Ma’aikatar Mata Bahijja Malam Kabara ta aikowa Jaridar Kadaura24.

Malama Zahra’u Muhd tace ba’a taba Samun Mara Ilimi ya taka wani Matsayi ba a tarihin Duniya.

“Duk Shugabanimu da Gwamnonin da sanatocinmu ba’a taba Samun Wanda yayi aikatau a cikinsu ba , Rayuwa sukai da abun da Allah ya horewa Iyayen su” Dr Zahra’u Muhd

Kwamishiniyar ta Bukaci Iyaye da su Rika tawakalli da halin da Allah ya Barsu a ciki, talauci ba uzuri bane da za’a hana yara Ilimi a turasu aikatau ba.

Yace buri da bukatu na karya ne suke sawa Iyaye suke tura ‘ya’yansu aikatau wai don su Sami abubuwan da zasu biyawa yaran bukatunsu na aure ko wani Abu.

Kwamishiniyar tac a Musulunci Haramun ne Iyaye laru da cewa ‘ya’yansu kanana Waɗanda basu balaga sune zasu dau dawainiyarsu ,tace kamata yayi Iyaye su dau dawainiyarsu’ya’yansu Haka addini yace “Inji Dr Zahra’u Muhd

270 COMMENTS

  1. — Джошуа: Усик вміє боксувати, він серйозний претендент // 05/09, 14:46 — Усик “засвітив” своїх спаринг-партнерів (ФОТО) // 05/09, 00:30 — Чемпіон wbo: Усик не зможе домінувати у суперважкій вазі // 03/09, 13:16 Энтони Джошуа Александр Усик смотреть онлайн Джошуа е с тегло 108,8 килограма, докато Усик е точно 100 килограма. Бокьорът е стопил голяма част от теглото си през последните месеци именно заради утрешния мач.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kwamitin PTA na Kano ya dauki matakan hana ragewa dalibai hanya bayan taso su daga makaranta

DAGA ABDULHAMID ISAH Shugaban Kwamitin Iyayen yara da Malamai na...

Fada daba: Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Zuwa Ga Gwamnan Kano Alh. Abba Kabir Yusuf – Daga Zainab Nasir Ahmad

Daga Zainab Nasir Ahmad Mai Girma Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf Abba...

RATTAWU ta Kano ta taya Abbas Ibrahim Murnar sabon mukamin da NUJ ta ba shi

Kungiyar ma'aikatan Radio da Talabijin ta kasa reshen jihar...

NUJ ta kasa ta baiwa Abbas Ibrahim sabon mukami

Daga Aliyu Abdullahi Danbala   Kungiyar yan Jarida ta Nigeria ta...