Kwankwaso ya magantu kan rufe ofishin NNPP a jihar Borno

Date:

Daga Aliyu Nasir Zangon Aya

Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar NNPP a Najeriya, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi Allah-wadai da rufe hedikwatar jam’iyyar da gwamnatin Jihar Borno ta yi.

A cikin wata sanarwa da Kwankwason ya fitar a shafinsa a Twitter, ya yi kira ga magoya bayan jam’iyyar da su kwantar da hankali da kuma bin doka da oda.

Hukumar Kula da ‘Yan sandan Najeriya za ta tafi yajin aikin sai baba ta gani

Ya kara da cewa suna yin duk abin da ya kamata wajen ganin an bude sakatariyar jam’iyyar da aka garkame.

Gwamnatin Buhari tafi kowacce gwamnati a Nigeria yiwa Kano Aiyukan raya Kasa – Ganduje

Lamarin na faruwa ne yayin da Kwankwason ke shirin zuwa jihar a ƙarshen wannan makon.

Kadaura24 ta rawaito idan ba’a manta ba a yau alhamis an wayi gari da gani tarin jami’an tsaro a helkwatar jam’iyyar ta NNPP dake a Maiduguri babban birnin jihar Borno

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...