Kano Pillars ta Doke Nasarawa Utd a Mako na 23 a Gasar 2020/2021 NPFL

Date:

Zaharadeen saleh

Kungiyar kwallon kafa ta kano pillars ta samu nasarar doke kungiyar Nasarawa united daci daya da nema a cigaba da gasar cin kofin kwallon kafa ajin firimiya ta Nigeria, zagayen wasa mako na 23 da aka fafata a laraban nan.

Dan wasan kungiyar kano pillars, Auwalu Ali malam ne ya samu nasarar jefa kwallo daya tilo araga a mintina 25 da fara wasan wadda ya kano pillars din nasara wasan.

Yanzu haka bisa nasarar da kano pillars ta samu ta dawo matsayi na daya da maki 44 daga wasanin 23 data buga.

Ga sakamakon ragowar wasanin mako na 23.

Wikki Toursts 1 Vs Enyimba 2

Adamawa utd 1 Vs Katsina utd 0

Kwara utd 1 Vs Rivers utd 1

Dakkada fc 2 Vs fc Ifeanyi 1

Warri wolves 1 Vs Lobi 0

Sunshine 0 Vs MFM fc 0

A safiyar Alhamis din nan da misalin karfe 8 na safe za’a kara wasa tsakanin
Heartland fc v Plateau utd

Sai da misalin karfe 4 na yamma a ranar 17/05/2021 za’a kara tsakanin

Abia w. Vs Akwa utd fc

Enugu Rangers Vs Jigawa G. Stars fc

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...