Da Gaske ne Mawaki Lilin Baba Zai Auri Jaruma Ummi Rahab ?

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Sulaiman

 

A ranar lahadin nan ne ake sa ran Jaruma Ummi Rahab zata angwance da Jarumi Kuma mawakin a masana’antar Kanywood Wato Lilin Baba.

Dama dai al’umma da dama Suna da rade-radin cewa Lilin Baba ba da gaske ne zai auri Jaruma Ummi Rahab ba.

 

Kadaura24 ta rawaito tuni Karin daurin auren Jaruman biyu yake ta yawo a shafukan Sada zumunta kamar haka:

 

Haka zalika tuni hotunan kafin aure na amarya Jarumar Kannywood Ummi Rahab Da Mawaƙi Lilin Baba Suma suka karade shafukan Sada zumunta musamman Facebook da integram.

Allah Ubangiji Allah ya sanya Alkhairi ya basu zaman lafiya da zuri’a ɗayyibah Ameen

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...