Sakon Barka da Sallah Daga Amb.Yunusa Yusuf Falakin Shinkafi

Date:

SAKON BARKA DA SALLAH DAGA NI AMB.YUNUSA YUSUF HAMZA ( FALAKIN SHINKAFI,JARMAN MATASAN AREWA)

Alhamdulilah godiya ta tabbata ga Allah (S.W.T) da Ya nuna mana wannan rana ta karamar Sallah bayan kammala ibadar azumin watan Ramadan. Ya Allah muna rokonka da sunayen Ka tsarkaka, da Ka karbi ibadun mu, Ka gafarta mana, Ka jikan iyayen mu, kakannimu da sauran yan’uwa Musulmi. Allah Ka kara rufa mana asirin mu duniya da lahira.


Ina adduar Allah madaukakin Sarki yabawa kasarmu ta najeriya zaman Lafia mai dorewa,ya yalwata arzikinta,Allah ya karawa shuwagabanni mu Lafia.

Taqabbalallahu Minna Wa Minkum.

AMBASSADOR YUNUSA YUSUF HAMZA (FALAKIN SHINKAFI, JARMAN MATASAN AREWA)

62 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yadda kamfanin ganyen shayi na Z&Y ke fuskantar matsin lamba daga TOP TEAA

Wani matashin ɗan kasuwa daga jihar Kano, mai suna...

Gwamnatin Kano ta bayyana sunayen unguwannin da aka sami gurbatacciyar Iska

    Wani rahoto na mako-mako kan yanayin lafiyar iska da...

Sallah: Gwamnatin Kano za ta hukunta gidan wasan da ya bar masu shigar banza da shaye-shaye

Daga Rahama Umar Kwaru   A kokarin ta na yaki da...

Sallah: Hussari ya sauke kabakin arziki ga yan jam’iyyar APC na karamar hukumar Gwale

Daga Ibrahim Abubakar Diso   Tsohon Dan Majalisar wakilai da ya...