Sakon Barka da Sallah Daga Amb.Yunusa Yusuf Falakin Shinkafi

Date:

SAKON BARKA DA SALLAH DAGA NI AMB.YUNUSA YUSUF HAMZA ( FALAKIN SHINKAFI,JARMAN MATASAN AREWA)

Alhamdulilah godiya ta tabbata ga Allah (S.W.T) da Ya nuna mana wannan rana ta karamar Sallah bayan kammala ibadar azumin watan Ramadan. Ya Allah muna rokonka da sunayen Ka tsarkaka, da Ka karbi ibadun mu, Ka gafarta mana, Ka jikan iyayen mu, kakannimu da sauran yan’uwa Musulmi. Allah Ka kara rufa mana asirin mu duniya da lahira.


Ina adduar Allah madaukakin Sarki yabawa kasarmu ta najeriya zaman Lafia mai dorewa,ya yalwata arzikinta,Allah ya karawa shuwagabanni mu Lafia.

Taqabbalallahu Minna Wa Minkum.

AMBASSADOR YUNUSA YUSUF HAMZA (FALAKIN SHINKAFI, JARMAN MATASAN AREWA)

62 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya bijiro da harajin da zai sa farashin man fetur ya karu

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da ƙaddamar...

Sabbin Nau’o’in cutar Shan Inna 4 sun bulla a Kano

Hukumar kula da lafiya a matakin farko ta jihar...

NDLEA ‘Yan Sanda da Gwamnatin Kebbi Sun Karyata Jita-jitar Samar da Filin Jirgin Sama na Boye a jihar

  Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta...

Kotu a Kano ta kawo karshen Shari’ar wata Tunkiya

Daga Dantala Uba Nuhu, Kura An kawo ƙarshen shari’ar wata...