Sakon Barka da Sallah Daga Amb.Yunusa Yusuf Falakin Shinkafi

Date:

SAKON BARKA DA SALLAH DAGA NI AMB.YUNUSA YUSUF HAMZA ( FALAKIN SHINKAFI,JARMAN MATASAN AREWA)

Alhamdulilah godiya ta tabbata ga Allah (S.W.T) da Ya nuna mana wannan rana ta karamar Sallah bayan kammala ibadar azumin watan Ramadan. Ya Allah muna rokonka da sunayen Ka tsarkaka, da Ka karbi ibadun mu, Ka gafarta mana, Ka jikan iyayen mu, kakannimu da sauran yan’uwa Musulmi. Allah Ka kara rufa mana asirin mu duniya da lahira.


Ina adduar Allah madaukakin Sarki yabawa kasarmu ta najeriya zaman Lafia mai dorewa,ya yalwata arzikinta,Allah ya karawa shuwagabanni mu Lafia.

Taqabbalallahu Minna Wa Minkum.

AMBASSADOR YUNUSA YUSUF HAMZA (FALAKIN SHINKAFI, JARMAN MATASAN AREWA)

62 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...

Idan mu ka rungumi Addu’o’i ba abun da Amurka za ta iya yiwa Nigeria – SKY

Shahararren ɗan kasuwa a Kano, Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas ya Magantu Kan Zargin raba Ramat da Kujerarsa

Shugaban jam’iyyar APC na Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas,...

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...