Da dumi-dumi: Rasha ta toshe shafin Facebook a kasar

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

Kasar Rasha ta toshe shafin Facebook, yayin da ake ci gaba da yaƙi a Ukraine

Hukumar kula da harkokin sadarwa ta kasar ta ce ta toshe shafin Facebook na a matsayin martani ga matakin da ya ɗauka na hana wasu kafofin watsa labaran ƙasar amfani da shi.

Dazun nan ne Rashan ta toshe shafukan wasu jaridu da dama, ciki har da BBC

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...