Da dumi-dumi: Rasha ta toshe shafin Facebook a kasar

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

Kasar Rasha ta toshe shafin Facebook, yayin da ake ci gaba da yaƙi a Ukraine

Hukumar kula da harkokin sadarwa ta kasar ta ce ta toshe shafin Facebook na a matsayin martani ga matakin da ya ɗauka na hana wasu kafofin watsa labaran ƙasar amfani da shi.

Dazun nan ne Rashan ta toshe shafukan wasu jaridu da dama, ciki har da BBC

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...

Al’ummar Kano ku baiwa AA Zaura hadin Kai domin ya kawo karshen fadan Daba – Baba Yawale

Daga Halima Umar Dogo   Babban Hadimin AA Zaura Alhaji Baba...