Ba a yiwa Buhari adalci akan Sanya hannu a dokar zabe – Garba Shehu

Date:

Fadar Shugaban Najeriya ta ce babu adalci idan aka zargi cewa shugaba Muhamamdu Buhari na jan kafa wajen sanya hannu a kan kudirin dokar zaɓe ta 2022.

Hakan na zuwa ne bayan ƙungiyoyin fararen hula da wasu masu ruwa da tsaki sun zargi shugaban da jan ƙafa wajen sa hannu a kan dokar duk da ɗumbin muhimmancinta.

Mai magana da yawun Shugaban ƙasar, Mallam Garba Shehu ya ce masu waɗannan zarge-zarge ba su yi wa shugaban adalci ba.

Sannan ya sake sake jadada cewa a ranar Juma’a 26 ga watan Fabarairu shugaba Buhari zai sa hannu kan ƙudurin dokar zaɓen da ake ce-ce-ku-ce a kanta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta Sake Sabon Hukunci

A wani sabon yanayi na rikicin Masarautar Kano, Kotun...

Gidauniyar Aliko Dangote za ta rabawa ‘yan Najeriya miliyan daya shinkafa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gidauniyar Aliko Dangote ta raba buhunan...

Rufe Makarantu da azumi: Ministan Ilimi ba ta da ilimin harkokin mulki – Jafar Sani Bello

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano...

Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Daga Rahama Umar Kwaru   Matatar mai ta Dangote ta bayyana...