Ba a yiwa Buhari adalci akan Sanya hannu a dokar zabe – Garba Shehu

Date:

Fadar Shugaban Najeriya ta ce babu adalci idan aka zargi cewa shugaba Muhamamdu Buhari na jan kafa wajen sanya hannu a kan kudirin dokar zaɓe ta 2022.

Hakan na zuwa ne bayan ƙungiyoyin fararen hula da wasu masu ruwa da tsaki sun zargi shugaban da jan ƙafa wajen sa hannu a kan dokar duk da ɗumbin muhimmancinta.

Mai magana da yawun Shugaban ƙasar, Mallam Garba Shehu ya ce masu waɗannan zarge-zarge ba su yi wa shugaban adalci ba.

Sannan ya sake sake jadada cewa a ranar Juma’a 26 ga watan Fabarairu shugaba Buhari zai sa hannu kan ƙudurin dokar zaɓen da ake ce-ce-ku-ce a kanta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...