Buhari Ya Amince Da kafa Kwamitin Bincike a Kan Hadiza Bala Usman

Date:

Daga Safiyya Abbas


 Shugaba Buhari ya amince da shawarar da Ma’aikatar Sufuri a karkashin Rotimi Amaechi ta bayar na kafa kwamitin bincike da zai binciki yadda ake gudanar da Hukumar Kula da Tashar Jiragen Ruwa ta Najeriya (NPA).


 Shugaban kasar a cikin wata sanarwa da ya fitar ta hannun babban mataimaki na musamman kan harkokin yada labarai da yada labarai, Garba Shehu, ya kuma amince da cewa Manajan Darakta, Hadiza Bala Usman ta koma gefe yayin da ake gudanar da bincike, sannan Mohammed Koko zai rike mukamin a Matsayin Mai rukon kwaryar .


 Daraktan, Ma’aikatar Kula da zirga-zirgar jiragen Ruwa ne zai jagoranci kwamitin yayin da Mataimakin Daraktan Harkokin Shari’a na ma’aikatar shi zai  zama Sakatare.


 Sanarwar tace Minista Rotimi Shi Zai sanar da Sauran mambobin kwamitin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Daga Rahama Umar Kwaru   Matatar mai ta Dangote ta bayyana...

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano – Kwamared Waiya

Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida, Kwamared Ibrahim...

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...