Kungiyar tsofin sojoji sun gudnar da zanga zangr lumana

Date:

Saminu Ibrahim magashi

Gamayyar kungiyar tsofaffin sojojin dake fadin kasar nan  sun gudanar da zanga zangar lumana, Sakamakon  rashin biyansu wasu hakkoki da suka ce Gwamnatin tarayan ta gaza .

Zanga-zangar da Gamayyar ta hadar da Kungiyar tsofafin Sojojin Sama, da Sojojin Ruwa, da kuma Sojojin Kasa. suka gudanar .

Masu zanga-zangar sun zagaya wasu muhimman gurare da suka hadar da Gidan gwamnati da Gidan sarki. Harma ya yin zuwansu gidan sarkin suka sami Wakilin Sarki Alhaji Mahe Bashir Wali ya tarbe shu a madadin Sarkin Kano Alh Aminu Ado Bayaro.

A jawabin Kodinetan Kungiyar a matakin jiha, Junaidu Umar ya bayyana cewa sun fito wannan zanga zanga ta Limana Sakamakon gazawar da Gwamnatin Tarayya ta yi na Kasa biyan su hakkokin su yasa suka fito don nuna damuwar su ga Mahukunta.

Mun hidimtawa Ƙasar nan tun Muna da karfin mu tsahon shekaru 35 Amma har Yanzu hakkokin mu sun makale ,Kuma hakan yasa da yawa daga cikinmu shiga halin kakanikayi “ini Junaidu Umar

A karshe tsofafin sojojin na fatan Gwamnatin da tarayya da sauran masu ruwa da tsaki dasu tallafa danganin ancire musu hakkokin nasu.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...