Ku Nemi Sana’a ku dai na Jiran aikin Gwamnati – Engr. Alatunde ya fada Matasa

Date:

Daga Saminu Ibrahim Magashi
An ja hankalin Matasa da su kasance masu dogari da kai tare da Kaucewa tunanin samun Aikin Gwamnati ko Kamfanoni bayan Kammala Karatunsu.
Shugaban Hadaddiyar Kungiyar Masu harkar Kere-kere da sarrafa Karafa Engr Olatunde Devid shi ne ya shaida hakan a yau yayin babban taron shekara-shekara na Kungiyar tare da Karrama wasu daga tsofaffin Shugabannin Kungiyar.
David ya ce lokaci ya wuce da Al’umma za su zuba Idanu Gwamnati ta sama masa aikin yi, yace kamata ya yi Matasa su yi tunanin samun Sana’o’in dogaro da Kai musamman wadanda su kammala Karatun Fasaha da Kere-kere.
Wakilin Kadaura24 Saminu Ibrahim Magashi ya labarta mana cewa Mataimakin Sakataren Kungiyar Engr Isa Ibrahim roko ya yi ga Gwamnati da ta tallafa ayyukansu musamman yadda suke koyawa Matasa sana’o’i.
Yace kamata yayi a Rika baiwa Mutane irin su kwarin gwiwa ta hanyar tallafawa Matasan da suka yadda zasu yi sana’ar da zata rufa musu asiri.

2 COMMENTS

  1. קמגרה תשדרג לכם את חיי המין ותאפשר לכם הנאה מרבית מהאקט. לטבע פלז’ר שלל פתרונות טבעיים נוספים שישדרגו לכם את חדר המיטות. קמגרה תשדרג לכם את חיי המין ותאפשר לכם הנאה מרבית מהאקט. לטבע פלז’ר שלל פתרונות טבעיים נוספים שישדרגו לכם את חדר המיטות. מכוני ליווי

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...