Zargin ta da hargitsi: Tsagin Ganduje sun yi Karar Tsagin Shekarau wajen IG

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

Bangaren Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje sun zargi tsagin Sanata Malam Ibrahim Shekarau da kokarin tada tarzoma a jihar kano ,ta hanyar sayan Makamai da Kuma tunzura Matasa.
Hakan na kunshe ne cikin takardar korafin da Suka rubutawa Babban Sufeton Yan Sanda na Kasa wadda Sanata Kabiru Gaya da Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar wakilai Hon. Alhassan Ado Doguwa da wasu yan Majalisun jiha dana Tarayya guda da Shugabanin Kananan Hukumomi suka Sanyawa Hannu.
A Cikin takardar sun bukaci Babban Sufeton Yan Sandan da ya Gudanar da bicike tare da daukar Matakin gaggawa akansu don Samar da Zaman Lafiya a Jihar Kano.
Cikin takardar korafin da Kadaura24 ta samu ta nuna yadda aka yi sitamfi na Ofishin Babban Sufeton Wanda hakan ke nuna Ofishin ya karbi takardar korafin ta su.
Idan ba’a mantaba Kadaura24 ta rawaito a kwanakin bayan tsagin Sanata Malam Ibrahim Shekarau Suma sun rubuta makamancin irin Wannan takarda ta korafi ,Inda Suka zargi tsagin Gwamna Ganduje da Kona ofishin Sanata Barau Jibril a Ranar 30 ga Watan Nuwanba 2021.

1 COMMENT

  1. קמגרה תשדרג לכם את חיי המין ותאפשר לכם הנאה מרבית מהאקט. לטבע פלז’ר שלל פתרונות טבעיים נוספים שישדרגו לכם את חדר המיטות. קמגרה תשדרג לכם את חיי המין ותאפשר לכם הנאה מרבית מהאקט. לטבע פלז’ר שלל פתרונות טבעיים נוספים שישדרגו לכם את חדר המיטות. מכוני ליווי

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Babbar Sallah: Gwamnatin Kano ta sanar da ranar rufe makarantu a jihar

Daga Rahama Umar Kwaru   Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da...

Ban San Taulaci ba Sai da na Zama Sarkin Kano – Sarki Sanusi II

Daga Isa Ahmad Getso Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi...

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...